Alh.
Abdulkarim Kabir yace wannan mukamin Garkuwar Kaita sarauta ce mai matukar
tarihi, wanda ganin irin rawar da Ismail Usman Yandaki yake takawa don ganin
cewa ya taimaki al’aummar karamar hukumar Kaita.
Ya ce Ismail
Usman Yandaki ya taka rawa iri daban-daban wajen zama garkuwa ga talakawan
garin kaita da kewaye wajen bada tashi gudunmuwar tallafi a matsayin shi na mai
taimaka wa sanata Umar Kurfi Nzeribe.
Hon. Ismail
Usman Yandaki shine Babban mai taimaka ma sanata Umaru Kurfi Nzeribe wajen
tafiyar da al’amurranshi na yau da gobe.
No comments:
Post a Comment