Aduk
lokacin da wani guri nasa yacika saikuma ya kara hangen wata damar wacce
zatakasance gurinsa. Daka wanan lokacin saikuma tunanin maharsada da masoya
yazama wani bangaren tunanin Dan Adam.
Dazaran
tunanin makiya da maharsada yarinjaye tunanin masoya Sai Kuma wasu matakan hada
Kariya takowace hanya domin Samun nasara akowace hidima ta rayiwar.
Itakuma
rayiwar takasance rigar aro sabilida duk matsayin Dan Adam baya iya sayanta
Saidai ya ingantata da abunda Ubangiji Allah yabashi ikon samar Mata.
Anma duk da
haka al'uma sukan Mata cewa Ubangiji Allah shikebadawa Kuma shike karba Aduk
lokacin dayaso, Sai su ringa alakanta dukan wani alamari gawani Dan Adam na
nasarar ko rashin nasarar.
Duko dacewa
Hausawa sunce murnar mutuwa murnar banzace, adan haka banga dalilin dazaisa
mukasance muna murna akan wata jarabawa ko rashin nasara da wani ko wata Dan
Adam yasama akan wata hidamar rayiwarsa.
Kuma abunda
yafi dacewa dazukatarmu shine mukasance masu farinciki da fatan Alkhairi GA
dukan Wanda yasama wata Dama da nasara Akan wani guri nasa.
Saboda haka
yakamata muzamto mutane masuyin tsaptataciyar "Siyasa" muzamto marasa
gabba ko harsada GA Wanda Allah yaba nasara ko rashin ta. Mu dauka cewa Allah
shikebadawa Kuma shike karba Aduk lokacin dayaso.
Kuma mu zamto yan'uwan juna tafuskar Adalci a harkokinmu na yauda kulum
Kuma mu zamto yan'uwan juna tafuskar Adalci a harkokinmu na yauda kulum
Shuwagabanin
mukuma kuzamto masu Adalci GA Al'uma, masu shawara da Al'uma, masu tunanin
Al'uma, masu Gina Al'uma.
Zan Kuma yi
amfanida Dawanan damar Don mika sakon jaje GA Rt Hon Sabi’u Ibrahim Muduru,
tsohon kakakin majalisar dokokin jahar Katsina akan wanan jarabawa da Ubangiji
Ya jarabeshi da ita, Allah yaka ikon juriya da hakuri Kuma Allah yakawo wata
Dama Mai girman anan gaba.
Akarshe
Kuma zan mika sakon farinciki da taya murna GA sabon kakakin majalisar dokokin
jahar Katsina wato Rt Hon Abubakar Yahaya kusada abisa GA runjaye dayasamu a
majalisar. Kuma Allah yakare yakuma bada ikon yin Adalci.
Allah yasa ayi mulki cikin koshin lafiya yasa agama lafiya.
Allah yasa ayi mulki cikin koshin lafiya yasa agama lafiya.
Asalam
No comments:
Post a Comment