Saturday, 2 July 2016

Tabbas Gwamna Masari Ya Bada Umurni A Biya Albashin Kananan Hukumomi

Ta tabbata Gwamna Aminu Masari Ya bada umurni a biya ma’akatan kananan hukomomi albashin watan june.

Cliqqmagazinehausa.blogspot.com ta samu tabbacin hakan ne a yayin da ta gana da mai taimaka ma Gwamna Masari ta hanyoyin sadar wa da ke yanar gizo-gizo Abdulhadi Bawa.

Ya kara da cewa gwamna ya bada umurni ga bankuna da su fara biyan mai’akata, jinkirin ba daga gwamnati bane daga bankuna ne.

Amma yayi kira ga al’umma da su kara hakori domin yana da yaqini cewa bankuna za su fara biyan Albashin ba da dadewa ba.






Follow Our twitter handle: @Cliqq_Magazine

Like Our Facebook Page: Cliqq Magazine
Email: cliqqmagazine.@gmail.com
Blog Address: Cliqqmagazine.blogspot.com

Tel No: 08062883759
Please share your thoughts in the comment box below
 

No comments:

Post a Comment