Kungiyar Yan kasuwa jihar Katsina a karkashin
Alhaji Lawal Dahiru Mangal sun saya wa gwamna Aminu Masari fom na tsayawar
takara a matsayin gwamnan jihar Katsina.
Wakilin mu ya shaida mana cewa Gwamna Masari ne
kawai zai tsaya takarar Gwamna a jam’iyar su, amma sauran kujerun tun daga
kujerar Sanata, ‘Yanmajalissun Taraiyya da na jaha sai anyi masu zaben fidda
gwani.
Jahar katsina ta tsaya matsayar cewa su
indirect primary za suyi....wannan matsayar yanzu haka aka cim mata a taron masu
ruwa da tsaki na jam iyyar da akayi a yau.
No comments:
Post a Comment