Monday, 24 September 2018

Abdul Danja ya fice daga jam'iyar PDP, yayi Allah wadarai da jam'iyar PDP rashen jihar Katsina



Shugaban sashen yata labaru na jam’iyar PDP bangaren matasa na kasa Abdul Danja ya fita daga jam’iyar PDP.

Ya baiyana hakan a lokaci da ya rubuta a shafin na yanar gizo na Facebook akan fitar shi.


”Ni Abdul danja na aje mukamina na PDP Ta kasa reshen jahar katsina na Press secretary Nat PDP Youths Vanguard katsina State. daga Yau na fice Daga PDP daga yau 24/09/2018 Hakan yabiyo bayan bukatarmu ta chigaban  jahar katsina ina kiraga mabiyan mu dasu gaggauta ficewa daga PDP baki dayanta zamu bayyana sabuwar jamiyyah dazamu koma nan gaba kadan in sha allah sign Abdulrahaman Haruna Danja Hon P.A On Media&Publicity to H.E TATA”

No comments:

Post a Comment