| Aminu Ubale |
Matasan shiryar yankin Funtua sun jaddada cewa bazu su goyi bayan duk wani dan dakara wanda bai can-canta ba a zaban cika gurbi na dan-majalissar dattawa yakin Funtua wanda sakataren kudi na majalissar kungiyar matasa reshen jihar Katsina Comrade Aminu Ubale Funtua wanda kuma shine dan takaran mataimakin sakataren kudi na kasa ya baiyana hakan a yayin tattaunawa dayi da wakilin mu.
Aminu Ubale ya baiyana cewa “mu muke da damar tantance wanda ya dace a zaba a zaben cike gurbi na sanatan yankin funtua'
Sakataren
kudi na majalisar matasa na jihar katsina 'national youth council of Nigeria,
katsina state chapter) kuma dan takara na majalisar ta kasa, wakilin yankin
funtua a matakin jiha, Comrade Aminu Ubale Funtua, ya ce maganar zaben cike
gurbi na sanata mai wakiltar yankin funtua, sune su ke da damar shige da fice
wajen tantance wanda ya kamata matasa su rufa wa baya.
Sannan Ubale
ya ce matasa sune kashin bayan ci gaban al' umma, su ke da kashi tamanin na
yawan kuri'a da bada gudunmawa wajen samun nasarar dan takara.
ya ce wannan
karon sai sun tantance, za su fito su fada wa matasa wanda ya dace su zaba idan
lokaci ya yi.
Ya kara da
cewa an gama amfani da matasa su tura mota ta tashi ta barsu, wannan yasa zasu
kafa tarihi wajen Matasan yankin Funtua sun jagoraci wannan yakin tantance dan
takara da ya kamata da kuma bashi goyan bayana dari bisa dari
No comments:
Post a Comment