Hon. El-Marzuk
[Attorney General] na jihar Katsina ya kai ziyarar ban girma a gidan yari (prison)
da ke nan cikin garin Katsina.
El-Marzuk ya jagoranci committee da mai girma Gwamna Masari ya hada dominc ceto ga mutanan dasu ka dagafa a gidan yari.
A lokacin
ziyaran, yayi kira ga jami’an tsaron gidan yarin da cewa gwamnatin Gwamna Aminu
Bello Masari shirye take don yin lamuni ga masu kana nan laifuka.
Ya kara da
cewa yana daga cikin kudirin gwamnatin Masari da ta shugabanci da kuma tallafa
duk wani mutum dake jihar Katsina.
El-Marzuk
yayi kira ga masu laifukan dasu zama masu bin doka da kiyaye wa domin su zama
mutane na gari.
A na shi
jawabin, shugan gidan yarin (prison) ya baiyana jin dadi bisa wannan yunkuri da
gwamnati zata yi domin inganta rayuwar masu kana nan laifuka.
No comments:
Post a Comment